Bakonmu A Yau
Aminu Kuriga kan kubutar da daliban da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su
- Autor: Vários
- Narrador: Vários
- Editora: Podcast
- Duração: 0:03:26
- Mais informações
Informações:
Sinopse
A ƙarshen makon da ya gabata ne labarin ceto ‘yan makarantar garin Kuriga ta ƙaramar hukumar Chikun a jihar Kaduna ta Najeriya da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su ya karaɗe kafafen yaɗa labarai da shafukan sadarwar intanet. Sai dai a yayin da hakan ya tabbata a wannan Litinin, ba a samu miƙa waɗannan yara ga iyayensu kamar yadda gwamnatin jihar Kadunar ta alkwarta ba.Dannan alamar saurare don jin tattaunawar sa da Micheal Kuduson.